Aminu Ibrahim
8480 articles published since 21 Agu 2017
8480 articles published since 21 Agu 2017
Harin da yan bindiga suka kai gidajen Makarantar Bada Horon Aikin Soja na Kaduna, NDA ya janyo cece-kuce a tsakanin mutane a kasar bisa halin tsaro da tabarbare
Ƴan fashin daji da ba a san ko su wanene ba sun sace Mohammed Okpu, sakataren Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Jihar Nasarawa, The Cable ta ruwaito. Hakan na
An ruwaito cewa an halaka mutane da dama a garin Yelwan Zangam dake karamar hukumar Jos ta Arewa na Jihar Plateau. Daily Trust ta ruwaito cewa an kuma kone gida
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kiran da Gwamnan jihar Katsin Aminu Masari na da takwararsa na Jihar Benue, Samuel Ortom, na cewa mutane su kare kansu daga yan
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, sun kama wani tsohon soja, Pa Joseph Owherhi, a garin Suleja da ke jihar Niger kan safarar wiwi a Ni
Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno ya ce ba duk tubabbun mayakan Boko Haram da suka tuba cikin kwanakin nan ne ‘yan ta’adda ba, A cewarsa mata ne kananan yara.
Gwamnatin tarayya ta ja kunnen ‘yan Najeriya akan yadda suke yawo da labaran karya dangane da tubabbun mayakan Boko Haram, Lai Mohammed ya ja kunnen jama'a.
Tsohon shugaban kasa na zamanin mulki soja, Yakubu Gowon yayi hasashen cewa tattalin arzikin Nigeria zai yi farfadowa mai ban mamaki kafin karshen shekarar 2021
Majalisar Jihar Zamfara ta dakatar da zamanta har sai baba ta gani sakamakon sace mahaifin kakakin majalisar yayin wani hari da yan bindiga suka kai a garinsu
Aminu Ibrahim
Samu kari