- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Wasu shawarwari ne guda bakwai da masana lafiya suka bayar ga al'umma musamman ma a lokacin sanyi da mutne ke kakarin dumama jikins su dan gudun illah a jikinsu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Alhaji Bola Ahmed Tinubu yasha alwashin taimakawa matasa masu yin sabgar kirifto muddin yakai ga gaci a zaben 2023
Jaridar Vanguard ce ta bankwado yadda wasu mutane a wasu yankunan Nigeria ke karbar katin zabensu in sun biya kudi a ofishin, sabida yadda wajen yayi cunkoso
A juma'arnan ne dai wani abin al ajabi ya faru wanda ya daurewa kowa kai, shine yadda wasu mutane suka tada hautsini a masallacin marigayyi Dr Ahmed dake T/yola
Buhari zai bar gadon mulkin Nigeria da bashin Naira tiriliyan 77 da doriya, domin yadda bashin yai wa gwamnatin Nigeria katutu da kuma yadda gwamnatin kekara ci
An ci gaba da sauraron karar da Asiya Balaraba ya ga gwamnan jihar Kano ta shigar tana Kalubalantar Mijinta akan ya sauwakemata ta hanyar ya saketa ko su rabu
Jaridar Legit.ng ta gano wasu gwamnonin Nigeria da zasu ci taliyar karshe a lokacin da wa'adin mulkinsu ke kokarin kammala wa'adin mulkinsu na biyu akan kujera
Rundunar yan sandan jihar Kano tayi holen yan daba kimanin su sittin da suke kakarin tada tarzoma a lokacin da dan takarar jam'iyyar APC Bola ke Kamfe a Kano
Wata daliba da ke karatu a jami'ar Bayero da ke kano ta wallafa yadda barayi suka shiga dakin kwanan dalibai mata tare da sace musu wayoyi masu yawan gaske
AbdulRahman Rashida
Samu kari