- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Mabiya adidnin Shi'a a Najeriya sun shigar da karar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar GAnduje, majalisar dinkin duniya da kuma gammayar kasashen Turai EU.
An sanar da mutuwar Shugaban Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor, a daren Laraba, 28 ga watan Disamba, 2022 bayan gajeruwar rashin lafiyar da yayi fama da shi.
Tsohon dan gidan shugaban majalissar dattijai ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP a jihar Plateau sabida abinda ya ce rashin adalci da jam'iyyar tai masa
Gwamnatin Amurka ta hannun hukumar fikira da sirri ta kasar sun sanar da a kiyayi tafiye-tafiye musamman ma a wasu jihohin Arewaq da kuma na kudancin kasar
Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya sha mumunan zagi wajen tsohon ministan sufuri, Femi Fani Kayode, kan jawabin da yayi cewa wasu yan takara na fitsari a wando.
Shugabar wata cibiya ta NHVMAS Dr Dureke tace PrEP na taimakawa sosai da sosai wajen kare tare da rage hadarin kamuwa da cutar kanjamau ko kuma tasirinta..
Sojoji a Nigeria sun kama 'yan awaren IPOB da ake zargi da kashe tsohon hadimin shugaban kasar Nigeria Jonathan, Ahmed Gulak a Jihar imo da ke kudu maso gabas
Kwamishanan yan sandan jihar Legas ya bada umurnin sakin jami'ansa biyu da aka kama da shaida ganin lokacin da wani ASP ya bindige matar aure mai juna biyu.
Gwamnoni jam'iyyar PDP guda 5 da suka yiwa Atiku tawaye sun shirya sanar da dan takaran shugaban kasan da zasu marawa baya a zaben 2023 ranar 5 ga Junairu, 2023
AbdulRahman Rashida
Samu kari