- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
An nadi bidiyon wani gurgu nakasasshe a jihar Legas yayinda ya mayar da 'yar kekensa wata kwaryakwaryar shagon sayar da kayan furovishon babu ruwansa da bara.
Gwamna Nyesom Ezenwo Wike ya dawo Najeriya daga kasar waje kuma daga dawowarsa ya mayar da martani kan barazanar korarsa da ake yi daga jam'iyyar adawa ta PDP.
Wani rahotan jaridar Vanguard ya hakaito abubuwan da suka faru na tashin-tashina da rashin tabbas a wannan shekarar ta 2022 ta muke daf da bankwana da ita.
Jaridar The Nation ta tattaro wasu shahrarrarun mutane da suka kwanta dama a cikin wannan shekarar ta 2022 da muke bankwana da ita a ciki da wajen Nigeria.
Wani mutum ya shiga garari yayinda ta manta da matarsa tsakiyar daji cikin dare bayan ta sauka yin fitsari a hanya alhalin shi bai sani ba har ya ja motar.
Ministan kwadagon Najeriya, Sanata Ngige, ya bayyana cewa karya aka yi masa cewa yace gwamnatin tarayya na shirin yin karin albashi wa ma'aikatanta a shekara.
Wata kyakkyawar yarinya a shafin TikTok ta bayyana bacin rantsa bisa wayar gari har yanzu bata samu mijin aure ba saboda babbar manufarta a rayuwa shine aure.
Mabiya adidnin Shi'a a Najeriya sun shigar da karar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar GAnduje, majalisar dinkin duniya da kuma gammayar kasashen Turai EU.
An sanar da mutuwar Shugaban Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor, a daren Laraba, 28 ga watan Disamba, 2022 bayan gajeruwar rashin lafiyar da yayi fama da shi.
AbdulRahman Rashida
Samu kari