Abdullahi Abubakar
7246 articles published since 28 Afi 2023
7246 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta fitar da gargadin tsaro ga ’yan Najeriya mazauna Iran da kasashen Gulf bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran.
Fashe-fashe sunfirma a Riyadh, Dubai da Abu Dhabi bayan harbin makamai masu linzami daga Iran. Rahotanni sun ce mutum guda ya mutu. Rikici na fuskantar hadari.
Jihohin Arewacin Najeirya hudu sun ware makudan kudade domin ciyar da masu azumi a Ramadan, rage radadin talauci da raba kayan abinci ga talakawa.
Yayin da ake ta zuga malamai su fito takara, Sheikh Abubakar Mukhtar Yola ya nuna rashin jin dadinsa kan kiraye-kirayen da ake yi masa na ya nemi takarar gwamna.
Sani Yahaya Jingir na nuna adawa da shirin kafa 'yan sandan jihohi a Plateau, yana gargadi kan yiwuwar murkushe abokan adawa da bukatar zaman lafiya tsakanin mutane.
Fitaccen a jihar Plateau, Fasto Ezekiel Dachomo a Barkin Ladi ya yi kira da a shiga “yaki”, yana zargin Donald Trump da nuna wariya wajen tura sojojin Amurka.
Bola Tinubu ya bukaci masu yakin neman zabensa su bayyana nasarorin gyare-gyaren gwamnatinsa, yayin da shugabannin APC ke goyon bayan sauyi da kasar Najeriya.
Gwamnan Adamawa, Umaru Fintiri, ya fice daga PDP zuwa APC, yayin da wasu ‘yan majalisa 14 suka ajiye mukamansu. APC ta bayyana shirin karɓar masu sauya sheka.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya roki gwamnatin tarayya ta kara karfafa yaki da ‘yan bindiga, yayin da mutane dubun-dubu suka tsere zuwa Gombe bayan hare-hare.
Abdullahi Abubakar
Samu kari