Abdullahi Abubakar
7245 articles published since 28 Afi 2023
7245 articles published since 28 Afi 2023
Kungiyoyin Musulmi a Osun sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar APC, Asiwaju Bola Oyebamiji da mataimakinsa Benjamin Adereti gabanin zaben gwamna na 2026.
Fastoci da shugabannin addini sun taru a ofishin Oval House White House inda suka yi addu’a ga Shugaban Amurka Donald Trump yayin tashin hankalin yaƙin Iran.
Isra’ila ta soke sallar Juma’a a harabar Masallacin Al-Aqsa da ke Kudus, tana danganta matakin da matsalolin tsaro sakamakon rikicin Amurka da Isra’ila da Iran.
Jakadan Iran a Najeriya, Mahdavi Raja, ya tabbatar da cewa ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran suna cikin koshin lafiya duk da rikicin Amurka, Isra’ila da Iran
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Jam’iyyar NNPP ta rubuta wa Majalisar Dokokin Amurka wasika domin kare ɗan takararta na shugaban ƙasa a 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, kan zargin ta’addanci.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
Tsohon soja Brian McGinnis ya tayar da rigima a majalisar Amurka kan yaƙin Iran, inda aka kama shi bayan zanga-zanga, lamarin ya jawo hankalin duniya.
Fadar Kremlin ta bayyana cewa Iran ba ta roƙi taimakon soji daga Rasha ba duk da hare-haren Amurka da Isra'ila inda ta jaddada matsayinta a kan rikicin.
Abdullahi Abubakar
Samu kari