Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan bullar wata kungiya da ke tallata auren jinsi a jihar tare da kaddamar da bincike mai karfi domin daukar mataki kan lamarin.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana yadda matsayar Bola Tinubu a rigimar sarautar Kano za ta kawo masa matsala a zaben 2027 da ke tafe.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Shugaban alkalan Najeriya, Mai Shari'a, Olukayode Ariwoola ya shirya rantsar da sababbin alkalan Babbar Kotun Tarayya guda 12 a ranar Laraba 10 ga watan Yulin 2024.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi magana kan tsare-daren Bola Tinubu inda ya ce yafi yiwa yankinsa illa fiye da ko ina.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA ta kama wani basarake a jihar Osun mai suna Ba'ale Ige Babatunde da wani mai bautar kasa a Kano.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan cece-kucen da ake yi game da yarjejeniyar Samoa da Gwamnatin Tarayya ta sanyawa hannu a Najeriya.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Idris Abdul'aziz ya yi martani kan dambarwar sarautar Kano inda ya kushe matakin dawo da Sanusi II kujerar sarauta.
Hon. Abdulmalik Zubairu da ke wakiltar mazabar Bungudu/Maru a jihar Zamfara ya dauki nauyin auren mata marayu 105 wadanda iyayensu suka rasa rayukansu.
Abdullahi Abubakar
Samu kari