Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Daniel Bwala ya yi martani mai zafi ga Sanata Ali Ndume kan caccakar gwamnatin Bola Tinubu da yake yawan yi inda ya ce sanatan bai kai ya soki shugaban ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya dauki matakin shari'a kan mamban Majalisar jihar Kaduna da gidan talabijin na Channels kan zargin bata masa suna.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Ajingi/Albashi/Gaya, Hon. Ghali Mustapha ya caccaki mataimakin kakakin Majalisar, Benjamin Kalu kan nuna wariya.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
Tsohon gwamnan jihar Delta, James Ibori ya yi martani bayan hukuncin kotu kan ƙananan hukumomi inda ya ce hakan koma-baya ne ga ci gaban kasar Najeriya.
An tafka babban rashi bayan rasuwar babban limamin masallacin Juma'a da ke birnin Jos a jihar Plateau, Sheikh Lawal Adam Abubakar yana da shekaru 80.
Sanata Shehu Sani ya yi martani kan umarnin da Kotun Koli ta ba Gwamnatin Tarayya ta rika biyan ƙananan hukumomi daga asusunta bayan zamanta a yau.
Majalisar Dokokin Najeriya ta ci gaba da zamanta a yau Alhamis 11 ga watan Yulin 2024 bayan katse zaman a jiya saboda mutuwar mambanta daga jihar Oyo.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
Abdullahi Abubakar
Samu kari