Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
'Yan bindiga sun hallaka shugaban matasa na kungiyar Miyetti Allah a jihar Plateau mai suna Yakubu Muhammad a daren jiya Alhamis 18 ga watan Yulin 2024.
Babbar kotun da ke jihar Rivers ta tanadi hukunci kan shari'ar da ake yi bayan korar shugabannin jam'iyyar APC a inda ta ci tararsu makudan kudi har N300,000.
Malamin Musulunci a jihar Sokoto, Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu da masu kushe zanga-zanga tare da kiran kawo karshen mulkinsa.
Jigon APC a jihar Kaduna, Yusuf Ali ya yi martani kan cin zarafin Abdulmajeed Dan Bilki Kwamanda inda ya bukaci hukumomi su dauki tsatssauran mataki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir kan matakin raba takin zamani ga al'umma inda ya ce hakan zai taimaka wurin samar da abinci.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar Gwamna Douye Diri na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Bayelsa da aka yi a watan Nuwambar 2023.
Majalisar Dattawa a Najeriya na kokarin samar da hukumar zabe ta musamman domin kula da zabukan kananan hukumomin kasar 774 bayan samun ƴancinsu.
Mambobin Majalisar Wakilai a Najeriya sun zaftare albashinsu da 50% domin tallafawa al'umma yayin da mutane ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa a kasar.
A jiya Laraba 17 ga watan Yulin 2024 Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Didi Esther Walson-Jack a matsayin shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari