Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sanya 12 ga watan Satumbar 2024 a matsayin ranar gudanar da babban taronta na masu ruwa da tsaki (NEC) a Abuja.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan zanga-zanga a Kano inda ya ce ya samu bayanan sirri Gwamna Abba Kabir ne ya dauki nauyin zanga-zangar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaba Bola Tinubu yana shirin sauyawa Ganduje mukami da na jakada a kasashen Afirka bayan zargin cin hanci.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Wata kotu a kasar Faransa ta ba da umarnin kwace jiragen saman shugaban kasar Najeriya uku bayan shigar da korafi da kamfanin Zhongshan na China ya yi.
Hukumar kula da albashi da alawus na Tarayya (NSIWC) ta lissafa yadda kananan ma'aikata za su samu albashi bayan Gwamnatin Tarayya ta amince da biyan karin albashi.
Abokan huldan bankin GT sun shiga dimuwa bayan wasu da ake zargi 'yan damfara ne sun yi kutse a yanar gizon bankin a yau Laraba da ya jawo matsala.
Jam'iyyar PDP ta yanke hukuncin fita daga zaben da za a yi a Jigawa inda ta zargi hukumar zabe ta SIEC da tsauwalawa a kudin siyan fom na takara da magudi ga APC.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya bayyana irin wahalar da Bola Tinubu zai sha a hannun yan Arewa a 2027 inda ya ce shugaban zai sha mamaki.
Abdullahi Abubakar
Samu kari