Abdullahi Abubakar
7393 articles published since 28 Afi 2023
7393 articles published since 28 Afi 2023
Karamin Ministan muhalli a Najeriya, Iziaq Kunle Salako ya bayyana himmatuwar Shugaba Bola Tinubu wurin kawo karshen halin kunci da ake ciki a kasar.
Gwamnatin jihar Edo ta zargi mataimakin gwamna, Philip Shaibu ta shirya makarkashiya domin mamayar gidan gwamnati a ranar Litinin 30 ga watan Satumbar 2024.
Wata kungiyar matasa a Arewa ta janye daga shiga zanga-zangar da ake shirin yi a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024 inda ta shawarci sauran matasa kan haka.
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gorantawa Gwamna Siminalayi Fubara bayan tabbatar da shi a matsayin gwamnan jihar.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya kai ziyarar jaje masarautar Bichi da ke jihar Kano a yau Asabar domin jajantawa iyalan yan sanda da suka mutu.
Tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya kawo ziyara jihar inda daruruwan mutane daga karamar hukumar Bichi suka tarbe shi.
Yayin da ake shirin shiga zanga-zanga a ranar Talata 1 ga watan Oktoban 2024, Gwamnatin Tarayya ta gurfanar da matasa kan zargin hannu a zanga-zangar watan Agusta.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Omoyele Sowore ya ce babu mai hana su fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Oktoban 2024 inda ya ce ana cikin kunci.
Yayin wasu malamai ke haramta ko halatta harkokin 'mining' da 'kirifto', Farfesa Isa Pantami ya shawarci malamai kan magana game da abin da ba su da ilimi.
Abdullahi Abubakar
Samu kari