Abdullahi Abubakar
7390 articles published since 28 Afi 2023
7390 articles published since 28 Afi 2023
Shugaba Bola Tinubu ya sake ba yan Najeriya tabbacin cewa yana daukar matakai masu muhimmanci domin rage tsadar rayuwa da ake ciki a kasa baki daya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce tabbas akwai kalubale amma komai zai daidaita nan ba da jimawa ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bukaci sauyin tsarin mulki na shugaban kasa da gwamnoni domin yin wa'adi daya kacal na shekaru shida.
Yan bindiga sun kai wani mummunan hari a yankin Janboka da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara inda suka sace mutane 40 da hallaka wasu guda biyu.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya bayyana amfanin cire tallafin mai da Bola Tinubu ya yi a Najeriya inda ya ce hakan ya samar da rarar biliyoyi.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a Arewacin Najeriya, Ali Ndume ya koka kan yadda ta'addanci ke kara kamari tare da gagara kawo karshensu a kankanin lokaci.
Kamfanin samar da mai a Najeriya na NNPCL ya koka kan yawan yawan asara da yake yi musamman saboda satar mai da ake yi da ya zama ruwan dare a kasar.
Karamin Ministan man fetur, Heineken Lokpobiri ya fadi yadda Nyesom Wike ya taka rawa wurin tabbatar da ganin ya samu muƙamin Minista a mulkin Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Rabaran Jolly Nyame ya tafka babban rashi bayan mutuwar mahaifiyarsa a daren ranar Asabar 28 ga watan Satumbar 2024.
Abdullahi Abubakar
Samu kari