Abdullahi Abubakar
7390 articles published since 28 Afi 2023
7390 articles published since 28 Afi 2023
Yayin da rashin tsaro ke kara ƙamari musamman a Arewacin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya tura gargadi mai zafi ga yan ta'adda yayin da rashin tsaro ya yi kamari.
Rundunar yan sanda a jihar Anambra da ke Kudancin Najeriya ta yi jimamin mutuwar wasu jami'anta bayan harin yan bindiga da safiyar yau Alhamis 3 ga watan Oktoba.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers na fuskantar matsala daga jam'iyyun PDP da kuma APC kan zaben.
Wani lauya dan Najeriya da ke rayuwa a Jamus, Franklyne Ogbunwezeh ya caccaki tsarin shugabancin Bola Tinubu duba da halin da ake ciki na tsadar rayuwa.
Barista Daniel Bwala ya magantu kan rade-radin yin garambawul a mukaman Ministoci inda ya bukaci yan Najeriya da su kara hakuri Bola Tinubu zai yi abin da ya dace.
Majalisar jihar Edo ta janye dakatarwar da ta yi ga mambobinta guda biyu a watan Mayun 2024 da ta wuce kan zargin neman tsige shugabanta da mukarrabansa.
Hukumar yaki da cin hanci ta ICPC ta tabbatar da kwato makudan kudi har N13bn da aka yi baba-kere a kansu a watan Satumbar 2024 da ta gabata a Najeriya.
Jam'iyyar NNPP da ke karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta rasa jiga-jiganta zuwa jam'iyyar APC da Abdullahi Ganduje ke shugabanta.
Shekaru uku kenan da sace dan takarar gwamna a jam'iyyar LP, Hon. Obiora Agbasimalo a yankin Luli a ranar 18 ga watan Satumbar 2021 a jihar Anambra.
Abdullahi Abubakar
Samu kari