Abdullahi Abubakar
7385 articles published since 28 Afi 2023
7385 articles published since 28 Afi 2023
Majalisar Tarayya, Terseer Ugbor ya maka Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue da mukarrabansa biyu kan zargin bata masa suna game da kayan tallafi.
Gwamnatin jihar Katsina ta ware makudan kudi domin tallafawa garine Damagaram da ke kasar Nijar da makudan kudi har $10,000 domin gyaran masallaci.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jajantawa iyalan shugaban NNPCL, Mele Kyari kan rashin yarsa da ya yi a yau Juma'a 11 ga watan Oktoban 2024.
Yayin da al'umma ke kokawa kan karin farashin man fetur a Najeriya, Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya roki alfarma wurin Bola Tinubu kan halin kunci da ake ciki.
Tsohon hafsan tsaro, Janar Theophilus Danjuma ya yi barazanar maka Fasto Paul Rika a kotu kan cin mutuncinsa a wani littafi da ya wallafa a watan Satumbar 2024.
Jam'iyyar APC reshen jihar Bayelsa ta sanar da dakatar da karamin Ministan mai, Heineken Lokpobiri da tsohon dan takarar gwamna, David Lyon a yau Juma'a.
Yayin da rikicin jam'iyyar PDP ke kara ƙamari, tsagin jam'iyyar PDP ta nada sabon mukaddashin shugabanta ta kasa a yau Juma'a 11 ga watan Oktoban 2024.
Gwamnatin jihar Gombe ta sanar da fara biyan mafi karancin albashin N70,000 yayin da ake cikin mummunan hali na tsadar rayuwa a fadin Najeriya baki daya.
Majalisar Tarayya da ke birnin Abuja ta tabbatar da Dakta Badamasi a matsayin shugaban hukumar NSIPA a yau Alhamis 10 ga watan Oktoban 2024 yayin zamanta.
Abdullahi Abubakar
Samu kari