Abdullahi Abubakar
7383 articles published since 28 Afi 2023
7383 articles published since 28 Afi 2023
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman majalisar zartarwa da aka yi a yau Laraba 23 ga watan Oktoban 2024 inda ya rusa ma'aikatun Neja Delta da na wasanni.
Akwai sanatocin Arewa guda hudu da suka fi gabatar da kudurori a gaban Majalisar Dattawa da ke Abuja daga watan Mayun 2023 zuwa Mayun 2024 da muke ciki.
Jami'in hukumar Hisbah, Malam Aliyu Dakata ya wanke kwamishinan ayyuka na musamman a jihar Jigawa, Auwal Danladi Sankara kan zargin lalata da matar aure a Kano.
Tsohon dan Majalisar Tarayya daga jihar Kano, Hon. Farouk Lawan ya shaki iskar yanci bayan zargin cin hanci da rashawa tun a shekarar 2012 lokacin yana Majalisa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnatin jihar Kano ta dakatar wasu yan jaridu 14 daga daukar rahoto a gidan gwamnati da suke wakiltar gidajen jaridu daban-daban.
Yayin da jihohi 16 suka shigar da korafi inda suke kalubalantar dokar da ta samar da hukumar EFCC da cewa ba a bi ka'ida ba, jihar Anambra ta janye daga shari'ar.
Yayin da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ke cika shekaru 90 a duniya, Cif Olusegun Obasanjo ya yaba masa inda ya ce shi kadai ne ake yabo tun yana raye.
Bayan shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin kwace yankin Kudu maso Yamma gaba daya, PDP ta ja kunnen shi kan zaben Ondo da za a yi a watan Nuwamba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya fusata da kwamishinan ilimi kan ayyukan gyaran makaranta inda ya ce ya yi masa karya kan cigaban ayyukan.
Abdullahi Abubakar
Samu kari