Abdullahi Abubakar
7367 articles published since 28 Afi 2023
7367 articles published since 28 Afi 2023
Sanata Sunday Katung da ke wakiltar Kaduna ta Kudu ya nada Malam Ilyasu Musa da Fasto Gideon Mutum domin kula da bangaren addinan Musulunci da Kiristanci.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta dakatar da shugabanta, Mamman Mike Osuman kan zaben Bola Tinubu a shekarar 2027 inda ya ce dan yankin za su zaba.
Kwamitin tattalin arziki (NEC) ya ba jihohi uku da birnin Abuja da suka rage wa'adin mako daya kacal da su mika rahotonsu game da kirkirar yan sandan jiha.
Zanga-zanga ta barke a Majalisar Tarayya yayin da kungiyoyin fararen hula suka mamaye Majalisar Tarayya domin gudanar da zanga-zanga ta musamman a Abuja.
Kotun manyan laifuffuka ta duniya (ICC) ta ba da sammacin kama Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan kwamandojin ƙungiyar Hamas.
Kotun majistare da ke Ibadan a jihar Oyo ta tsare wasu mutane hudu kan neman bata sunan sarkin Ogbomoso da suke zargin yana neman haddasa fadan addini.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
Gwamnonin Najeriya ƙarƙashin jagorancin Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na Kwara sun shiga ganawar gaggawa domin tattauna matsaloli da dama da suka shafi ƙasa.
Yayin da ake sukar Bola Tinubu kan matsalolin Arewa, shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Mamman Mike Osuman ya ce matsalolin yankin laifin shugabanninta ne.
Abdullahi Abubakar
Samu kari