Abdullahi Abubakar
7273 articles published since 28 Afi 2023
7273 articles published since 28 Afi 2023
Jami’ar Nsukka da ke jihar Enugu a Najeriya ta tabbatar cewa minista a gwamnatin Bola Tinubu bai kammala karatunsa ba kuma ba ta taɓa ba shi takardar digiri ba.
Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Ebele Jonathan ya fayyace gaskiya bayan juya masa magana kan alakanta kungiyar Boko Haram da marigayi Muhammadu Buhari.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci ‘yan kasar su guji bambancin addini da kabilanci, yana mai cewa ƙauna da zaman tare su ne ginshiƙan ci gaba.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce an yi masa mummunan fahimta kan kalamansa da ake cewa ya halatta dukan mata a Musulunci wanda ya yi karin haske kan haka.
Shugaba Donald Trump na Amurka da Firayim Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun bayyana shirin zaman lafiya mai matakai 20 a Fadar White House.
Bayan yada jita-jitar Rabiu Musa Kwankwaso zai koma APC, tsohon gwamnan ya jaddada cewa sauya shekar sa zai kasance da sharudda, ciki har da samun mukamai.
Yayin da ake cigaba da maganganu kan zargin Sheikh Abubakar Shu'aib Lawan Triumph, an shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi adalci da gaskiya kan lamarin.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudden Abbas ya ce shirin gyaran kundin tsarin mulki kan zaɓe zai ba hukumar INEC mai zaman kanta damar gudanar da zaɓe a rana daya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari