Abdullahi Abubakar
7257 articles published since 28 Afi 2023
7257 articles published since 28 Afi 2023
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
Sanata Natasha Akpoti ta bukaci Osita Ngwu daga jihar Enugu ya bude dandalin WhatsApp na majalisar dattawa sannan ya dawo da sharhin da ya goge na ta.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jaddada muhimmancin hadin kai musamman a tsakanin ’yan Tijjaniya, yana cewa ba za su bar masu adawa da su, su sa su rikici ba.
Hatsarin mota ya kashe mutane shida a titin Awka–Onitsha da ke jihar Anambra bayan karo tsakanin tipa da bas da ke dawowa daga jana’iza a jihar Ebonyi
Godswill Akpabio ya yi godiya ga Ubangiji kan ni'imar da ya yi masa da samun matsayi har zuwa zama Shugaban Majalisar Dattawa bai yiwu ba sai da taimakon Allah.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya gana da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa kan rikicin siyasar da ta barke bayan juyin mulki a Guinea-Bissau.
An shiga fargaba a birnin Asaba da ke jihar Delta bayan gano gawar tsohuwar Alkalin Delta, Mai Shari'a, Ifeoma Okogwu, an daure ta an kuma lalata gidanta.
Kungiyar ANTP ta karyata jita-jitar cewa fitaccen jarumin Nollywood, Lere Paimo (Eda Onile Ola) ya rasu, tana tabbatar da cewa yana raye kuma lafiya kalau.
Abdullahi Abubakar
Samu kari