Da duminsa: Sabbin mutane 103 sun kamu cutar Coronavirus yau, yayinda ake dab da shiga 60,000
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar COVID-19 ta sake harbin sabbin mutane 103 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Alhamis 8 ga watan Oktoba, shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta fitar, ta ce mutanen 103 sun fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-39
Rivers-21
FCT-19
Oyo-6
Kaduna-4
Bauchi-3
Ogun-3
Imo-2
Kano-2
Benue-1
Edo-1
Nasarawa-1
Plateau-1
Kawo yanzu a duk fadin Najeriya, cutar ta harbi mutum 59,841, sai kuma mutum 51,551 da aka sallama daga cibiyoyin killace masu cutar bayan samun waraka, yayin da mutum 1113 suka riga mu gidan gaskiya.
Ga jerin adadin mutanen da suka rage masu dauke da kwayoyin cutar a kowace daya daga cikin jihohi 36 na Najeriya da cutar ta bulla:
Legas - 19,815
Abuja - 5,784
Filato - 3,499
Oyo - 3,284
Edo - 2,656
Ribas - 2,632
Kaduna - 2,467
Ogun - 1,901
Delta - 1,803
Kano - 1,740
Ondo - 1,638
Enugu - 1,289
Ebonyi - 1,050
Kwara - 1,050
Abia - 898
KARANTA NAN: Shugaba Buhari ya mika godiya ga yan Najeriya bisa hakurin da sukeyi da shi
Gombe - 894
Katsina - 893
Osun - 874
Borno - 745
Bauchi - 707
Imo - 579
Benuwe - 482
Nasarawa - 469
Bayelsa - 401
Jigawa - 325
Sakkwato - 162
Neja - 293
Akwa Ibom - 293
Adamawa - 248
Kebbi - 93
Zamfara - 79
Anambra - 250
Yobe - 76
Ekiti - 322
Taraba - 106
Kogi - 5,
Cross River - 87
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng