Da duminsa: Sabbin mutane 189 sun kamu cutar Coronavirus yau
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 189 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Asabar 19 ga Satumba, shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 189 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-70
Plateau-37
FCT-24
Kaduna-19
Rivers-12
Oyo-5
Ogun-4
Ebonyi-3
Katsina-3
Ondo-3
Osun-3
Imo-2
Yobe-2
Ekiti-1
Nasarawa-1
Jimillan wadanda suka kamu: 57,145
Jimillan wadanda aka sallama: 48,431
Adadin wadanda suka yi wafati: 1,095
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng