Da duminsa: Sabbin mutane 221 sun kamu cutar Coronavirus yau
Hukumar hana Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 221 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:na daren ranar Juma'a 18 ga Satumba, shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 221 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-59
Abia-46
FCT-22
Gombe-20
Plateau-17
Rivers-11
Bauchi-7
Benue-6
Ekiti-6
Imo-6
Kaduna-4
Kwara-4
Ondo-4
Ogun-3
Osun-3
Bayelsa-1
Edo-1
Kano-1
Jimillan wadanda suka kamu: 56,956
Jimillan wadanda aka sallama: 48,305
Adadin wadanda suka yi wafati: 1,094
KARANTA WANNAN: Wajibi ne ku baiwa mutum sauran 'Data' da bai karasa ba idaN ya siya wani ko tayi esfiya - NCC ga kamfanonin sadarwa
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng