Karin 'yan Najeriya 160 sun kamu da korona, jimilla 53,477

Karin 'yan Najeriya 160 sun kamu da korona, jimilla 53,477

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 160 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:27 na daren ranar Jumaa 28 ga Agustan shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 160 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Karin 'yan Najeriya 160 sun kamu da korona, jimilla 53,477
Karin 'yan Najeriya 160 sun kamu da korona, jimilla 53,477
Asali: UGC

Plateau-44

Lagos-27

Katsina-18

Edo-15

FCT-14

Ondo-10

Oyo-9

Kwara-6

Abia-4

Nasarawa-4

Kano-3

Ekiti-2

Kaduna-2

Kebbi-1

Ogun-1

DUBA WANNAN: Yanzu-yanzu: Jirgi mai saukar ungulu ya afka wa wani gini a Legas

Jimillar wadanda suka kamu - 53,477

Jimillar wadanda suka warke - 41,017

Jimillar wadanda cutar ta kashe - 1,011

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164