Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 221 a fadin Najeriya a yau.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:29 na daren ranar Laraba 26 ga Agusta, 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Asali: Facebook

Plateau-60

FCT-33

Kaduna-26

Rivers-18

Lagos-17

Enugu-9

KU KARANTA: An naɗa ɗan Najeriya Ministan Shari'a a Canada (Hotuna)

Kwara-9

Ondo-9

Nasarawa-6

Gombe-5

Anambra-5

Delta-4

Abia-4

Imo-3

Edo-2

Ogun-2

Oyo-2

Osun-2

Bauchi-1

Kano-1

Jimillar wadanda suka kamu - 53,021

Jimillar wadanda suka warke - 40,281

Jimillar wadanda suka mutu - 1,010

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164