Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya

Hukumar Takaita Yaduwar Cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 221 a fadin Najeriya a yau.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:29 na daren ranar Laraba 26 ga Agusta, 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta a shafinta na Twitter, ta bayyana yadda wadanda suka kamu a jihohin Najeriya kamar haka:

Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Da dumi-dumi: Sabbin mutum 221 sun kamu da cutar korona a Najeriya
Asali: Facebook

Plateau-60

FCT-33

Kaduna-26

Rivers-18

Lagos-17

Enugu-9

KU KARANTA: An naɗa ɗan Najeriya Ministan Shari'a a Canada (Hotuna)

Kwara-9

Ondo-9

Nasarawa-6

Gombe-5

Anambra-5

Delta-4

Abia-4

Imo-3

Edo-2

Ogun-2

Oyo-2

Osun-2

Bauchi-1

Kano-1

Jimillar wadanda suka kamu - 53,021

Jimillar wadanda suka warke - 40,281

Jimillar wadanda suka mutu - 1,010

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel