Da duminsa: Cutar Korona ta harbi sabbin mutane 453 a Najeriya

Da duminsa: Cutar Korona ta harbi sabbin mutane 453 a Najeriya

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 453 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:26 na daren ranar Asabar 8;ga Agustan shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 453 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

FCT-75

Lagos-71

Benue-53

Delta-39

Borno-30

Enugu-25

Plateau-24

Osun-20

Abia-19

Oyo-17

Kaduna-16

Kano-13

Ebonyi-13

Ogun-9

Kwara-7

Ondo-6

Gombe-3

Ekiti-2

Akwa Ibom-1

Rivers-1

46,140 sun kamu

33,044 aka sallama

942 sun mutu

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel