Coronavirus ta sake harbin yan Najeriya 481 yau, jimilla 42,689

Coronavirus ta sake harbin yan Najeriya 481 yau, jimilla 42,689

Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 481 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:33 na daren ranar Alhamis 30 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 481 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Yanzu-yanzu: Korona ta sake harbin yan Najeriya 481 yau, jimilla 42,689
Yanzu-yanzu: Korona ta sake harbin yan Najeriya 481 yau, jimilla 42,689
Asali: Twitter

FCT-96

Lagos-89

Plateau-68

Ogun-49

Edo-44

DUBA WANNAN: Illolin karas 5 ga jikin ɗan adam da ba kowa ya sani ba

Rivers-43

Oyo-25

Osun-23

Delta-15

Enugu-11

Kano-7

Kaduna-7

Bauchi-2

Bayelsa-1

Yobe-1

Alkalluman da hukumar ta dakile cututtukan ta fitar a ranar Alhamis 30 ga Yulin shekarar 2020 ya nuna cewa jimillar wadanda suka kamu da cutar ta korona a kasar 42,689.

An sallami mutum 19,270 bayan an tabbatar da sun warke sarai, a yayin da cutar ta hallaka jimillar mutane 878.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel