Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 404 yau, jimilla 42,208

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 404 yau, jimilla 42,208

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 404 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:34 na daren ranar Laraba 29 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 404 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-106

FCT-54

Rivers-48

Plateau-40

Edo-29

Enugu-21

Oyo-20

Kano-18

Ondo-15

Ogun-10

Ebonyi-9

Ekiti-8

Kaduna-6

Cross River-5

Kwara-4

Anambra-3

Delta-3

Imo-2

Nasarawa-2

Borno-1

42,208 suka kamu

19,004 aka sallama

873 sun mutu

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng