Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 404 yau, jimilla 42,208
Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 404 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:34 na daren ranar Laraba 29 ga Yulin shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 404 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-106
FCT-54
Rivers-48
Plateau-40
Edo-29
Enugu-21
Oyo-20
Kano-18
Ondo-15
Ogun-10
Ebonyi-9
Ekiti-8
Kaduna-6
Cross River-5
Kwara-4
Anambra-3
Delta-3
Imo-2
Nasarawa-2
Borno-1
42,208 suka kamu
19,004 aka sallama
873 sun mutu
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng