Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 624 yau, jimilla 41,804

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 624 yau, jimilla 41,804

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 624 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:34 na daren ranar Talata 28 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 625 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-212

Oyo-69

Niger-49

Kano-37

Osun-37

FCT-35

Plateau-34

Gombe-33

Edo-28

Enugu-28

Ebonyi-17

Delta-10

Katsina-9

Ogun-8

Rivers-7

Ondo-5

Kaduna-4

Nasarawa-2

41,804 ne jimilla

18,764 aka sallama

868 sun mutu

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel