Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 591 yau, saura kira a kai 40,000

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 591 yau, saura kira a kai 40,000

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya wato NCDC ta bayyana cewa annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 591 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:34 na daren ranar Juma'a 24 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 591 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Oyo-191

Lagos-168

FCT-61

Ondo-29

Osun-26

Ebonyi-24

Edo-23

Ogun-14

Rivers-13

Akwa Ibom-12

Kaduna-10

Katsina-6

Borno-4

Ekiti-3

Delta-3

Imo-3

Niger-1

Kawo yanzu:

Adadin wadanda suka kamu - 39,539

Adadin wadanda suka warke - 16,559

Adadin wadanda suka mutu - 845

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng