Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 600 yau, an haura 35,000

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 600 yau, an haura 35,000

Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 600 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11:53 na daren ranar Juma'a 17 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 600 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:

Lagos-129

FCT-118

Oyo-87

Kano-55

Benue-42

Enugu-35

Kwara-28

Imo-16

Ogun-13

Kaduna-12

Ondo-12

Delta-11

Edo-11

Plateau-8

Nasarawa-6

Ekiti-6

Niger-6

Borno-4

Abia-4

Gombe-3

Jimillan wadanda suka kamu 35,454

An sallami 14,633

Adadin wadanda suka mutu 772

Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 600 yau, an haura 35,000
Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 600 yau, an haura 35,000
Asali: Twitter

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng