Yanzu-yanzu: Cutar Korona ta sake harbin yan Najeriya 595 yau
Hukumar hana yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 595 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11.40 na daren ranar Litinin 13 ga Yulin shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa an samu karin sabbin mutane 595 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka:
Lagos-156
Oyo-141
FCT-99
Edo-47
Kaduna-27
Ondo-22
Rivers-20
Osun-17
Imo-13
Plateau-10
Nasarawa-8
Anambra-8
Kano-5
Benue-5
Borno-5
Ogun-4
Taraba-3
Gombe-3
Kebbi-1
Cross Rivers-1
Jimillan wadanda suka kanu 33,153
Wadanda suka warke 13,671
Wadanda suka mutu 744
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng