Da dumi-dumi: Sabbin yan Najeriya 460 sun kamu da cutar Korona
Hukumar Yaki da Yaduwar Cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 460 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11.40 na daren ranar Laraba 8 ga Yulin shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 460 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;
Lagos-150
Rivers-49
Oyo-43
Delta-38
FCT-26
Anambra-20
Kano-20
Plateau-18
Edo-14
Bayelsa-13
Enugu-13
Osun-12
Kwara-10
Borno-8
Ogun-7
Kaduna-6
Imo-4
Bauchi-3
Gombe-3
Niger-2
Adamawa-1
30,249 ne jimmilan wadanda suka kamu
12,373 aka sallama kawo yanzu
684 sun mutu
KU KARANTA: Mumunan harin kwantan bauna: Yan Boko Haram sun kashe Sojoji 20
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng