Da dumi-dumi: Sabbin yan Najeriya 460 sun kamu da cutar Korona

Da dumi-dumi: Sabbin yan Najeriya 460 sun kamu da cutar Korona

Hukumar Yaki da Yaduwar Cututtuka a Najeriya (NCDC) ta ce annobar cutar Covid-19 ta sake harbin sabbin mutane 460 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da hukumar NCDC ta fitar da misalin karfe 11.40 na daren ranar Laraba 8 ga Yulin shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 460 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;

Lagos-150

Rivers-49

Oyo-43

Delta-38

FCT-26

Anambra-20

Kano-20

Plateau-18

Edo-14

Bayelsa-13

Enugu-13

Osun-12

Kwara-10

Borno-8

Ogun-7

Kaduna-6

Imo-4

Bauchi-3

Gombe-3

Niger-2

Adamawa-1

30,249 ne jimmilan wadanda suka kamu

12,373 aka sallama kawo yanzu

684 sun mutu

KU KARANTA: Mumunan harin kwantan bauna: Yan Boko Haram sun kashe Sojoji 20

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng