Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 667 sun harbu da cutar Korona a Najeriya
Hukumar hana yaduwar Cututtuka a Najeriya watau NCDC ta sanar da cewa annobar cutar Korona ta sake harbin sabbin mutane 667 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 11:18 na daren ranar Juma'a 19 ga watan Yuni na shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 667 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;
Lagos-281
Abia-48
Oyo-45
FCT-38
Ogun-37
Enugu-31
Ondo-23
Plateau-21
Edo-19
Delta-18
Rivers-18
Bayelsa-17
Akwa Ibom-17
Kaduna-14
Kano-12
Bauchi-9
Gombe-4
Osun-3
Benue-3
Nasarawa-3
Kwara-3
Ekiti-2
Borno-1
19,147 suka kamu
6,581 aka sallama
487 sun mutu
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng