Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 490 sun kamu da Coronavirus a Najeriya, jimilla 17,148

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 490 sun kamu da Coronavirus a Najeriya, jimilla 17,148

Hukumar hana yaduwar Cututtuka a Najeriya watau NCDC ta sanar da cewa annobar cutar Korona ta sake harbin sabbin mutane 490 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 12:00 na daren ranar Talata, 16 ga watan Yuni na shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 490 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;

Lagos-142

FCT-60

Bayelsa-54

Rivers-39

Delta-37

Oyo-30

Kaduna-26

Imo-23

Enugu-19

Kwara-17

Gombe-11

Ondo-10

Bauchi-8

Ogun-7

Borno-6

Benue-1

Jimillan wadanda suka kamu - 17,148

Jimillan wadanda suka warke - 5,623

Jimillan wadanda suka mutu - 455

KU KARANTA: Uwar Jamiyyar APC ta nada Sanata Ajimobi matsayin sabon shugaba

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng