Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 490 sun kamu da Coronavirus a Najeriya, jimilla 17,148
Hukumar hana yaduwar Cututtuka a Najeriya watau NCDC ta sanar da cewa annobar cutar Korona ta sake harbin sabbin mutane 490 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 12:00 na daren ranar Talata, 16 ga watan Yuni na shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 490 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;
Lagos-142
FCT-60
Bayelsa-54
Rivers-39
Delta-37
Oyo-30
Kaduna-26
Imo-23
Enugu-19
Kwara-17
Gombe-11
Ondo-10
Bauchi-8
Ogun-7
Borno-6
Benue-1
Jimillan wadanda suka kamu - 17,148
Jimillan wadanda suka warke - 5,623
Jimillan wadanda suka mutu - 455
KU KARANTA: Uwar Jamiyyar APC ta nada Sanata Ajimobi matsayin sabon shugaba
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng