Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 627 sun kamu cutar Korona a Najeriya, jimilla 15,000

Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 627 sun kamu cutar Korona a Najeriya, jimilla 15,000

Hukumar Yaki da Cututtuka a Kasa NCDC ta ce annobar cutar Korona ta sake harbin sabbin mutane 627 a fadin Najeriya.

Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 11:44 na daren ranar Juma’a, 12 ga watan Yuni na shekarar 2020.

A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 627 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;

Lagos-229

FCT-65

Abia-54

Borno-42

Oyo-35

Rivers-28

Edo-28

Gombe-27

Ogun-21

Plateau-18

Delta-18

Bauchi-10

Kaduna-10

Benue-9

Ondo-8

Kwara-6

Nasarawa-4

Enugu-4

Sokoto-3

Niger-3

Kebbi-3

Yobe-1

Kano-1

Jimilla: 15181

An sallami 4891

399 sun mutu

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng