Yanzu-yanzu: Sabbin mutane 409 sun kamu da Coronavirus, Abuja ta zarcewa Kano
Hukumar Yaki da Cututtuka a Kasa NCDC ta ce annobar cutar Korona ta sake harbin sabbin mutane 409 a fadin Najeriya.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da NCDC ta fitar da misalin karfe 12 na daren ranar Laraba, 11 ga watan Yuni na shekarar 2020.
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na Twitter, ta sanar da cewa karin sabbin mutum 409 da suka fito daga jihohin Najeriya kamar haka;
Lagos-201
FCT- 85
Delta- 22
Edo- 16
Nasarawa- 14
Borno- 14
Kaduna- 14
Bauchi-10
Rivers-9
Enugu- 5
Kano- 5
Ogun- 4
Ondo- 4
Bayelsa- 2
Kebbi- 2
Plateau- 2
Jimilla: 13,873
An Sallami: 4,351
Mutuwa: 382
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng