Yanzu-yanzu: Buhari aika sunayen ministoci 43 majalisar dattawa

Yanzu-yanzu: Buhari aika sunayen ministoci 43 majalisar dattawa

Labarin da ke shigowa daga majalisar dattawa da duminsa na nuna cewa shugaba Buhari ya aika sunayen ministoci 43 majalisar dattawa domin tantancesu kafin tabbatar da su.

Abia - Chkuwuw Ogar

Adamawa - Muhammad Bello

Akwa Ibom - Godswill Akbapio

Anambara - Chris Ngige

Anambra - Sharon Ikeazu

Bauchi - Adamu Adamu

Bauchi - Maryam Katagum

Bayelsa- Temipre Sylva

Benue - George Akume

Borno - Mustapha Shehuri

Cross Ribas - Agba

Delta - Festus Keyamo SAN

Ebonyi - Dr Ogbnayya Onu

Edo - Osagie

Edo - Clement IK

Ondo - Otunba Richard Adeniyi

Enugu - Geofreey Onyeama

Gombe - Isah Ali Pantami

Imo - Emeke Nwajuba

Jigawa - Suleiman Adamu

Kaduna - Zainab Shamsuna

Kaduna - Muhammad Mahmud

Kano - Sabo Nanono

Kano- Bashir Salihi

Katsina - Hadi Sirika

Kebbi- Abubakar Malami

Kogi- Ahmad Tijjani

Kwara- Lai Mohammad

Kwara- Gbemisola Saraki

Lagos- Babtunde Fashola

Lagos- Olorunnibe Mamora

Niger- Dada

Ogun- Lekan adebiti

Ondo- Alasodura Tayo

Osun- Rauf Aregbesola

Oyo- Sunday Dare

Plateau- Paulen Tallen

Rivers- Rotimi Amaechi

Sokoto - Maigari Dingyadi

Taraba - Saleh Mamman

Yobe - Abubakar A ALiyu

Zamafara - Sadiya Umar Faruk

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel