Yanzu-yanzu: Buhari aika sunayen ministoci 43 majalisar dattawa
Labarin da ke shigowa daga majalisar dattawa da duminsa na nuna cewa shugaba Buhari ya aika sunayen ministoci 43 majalisar dattawa domin tantancesu kafin tabbatar da su.
Abia - Chkuwuw Ogar
Adamawa - Muhammad Bello
Akwa Ibom - Godswill Akbapio
Anambara - Chris Ngige
Anambra - Sharon Ikeazu
Bauchi - Adamu Adamu
Bauchi - Maryam Katagum
Bayelsa- Temipre Sylva
Benue - George Akume
Borno - Mustapha Shehuri
Cross Ribas - Agba
Delta - Festus Keyamo SAN
Ebonyi - Dr Ogbnayya Onu
Edo - Osagie
Edo - Clement IK
Ondo - Otunba Richard Adeniyi
Enugu - Geofreey Onyeama
Gombe - Isah Ali Pantami
Imo - Emeke Nwajuba
Jigawa - Suleiman Adamu
Kaduna - Zainab Shamsuna
Kaduna - Muhammad Mahmud
Kano - Sabo Nanono
Kano- Bashir Salihi
Katsina - Hadi Sirika
Kebbi- Abubakar Malami
Kogi- Ahmad Tijjani
Kwara- Lai Mohammad
Kwara- Gbemisola Saraki
Lagos- Babtunde Fashola
Lagos- Olorunnibe Mamora
Niger- Dada
Ogun- Lekan adebiti
Ondo- Alasodura Tayo
Osun- Rauf Aregbesola
Oyo- Sunday Dare
Plateau- Paulen Tallen
Rivers- Rotimi Amaechi
Sokoto - Maigari Dingyadi
Taraba - Saleh Mamman
Yobe - Abubakar A ALiyu
Zamafara - Sadiya Umar Faruk
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng