Gwamna Ganduje yayi nadin sabbin mukamai masu muhimmanci guda 26 (jerin sunaye)

Gwamna Ganduje yayi nadin sabbin mukamai masu muhimmanci guda 26 (jerin sunaye)

Rahotanni sun kawo cewa aranar Litinin, 1 ga watan Yuli, Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje yayi sabin nade-nade na mukamai a gwamnatinsa.

Gwamnan ya nada mukaman ne a tsakanin manyan jami’ai 26. Ga jerin mukaman da sunayensu.

1. Arc. Suleiman Ahmed Abdulwahab- Managing Director KNUPDA

2. Comrade Bala Inuwa- Managing Director KASCO

3. Hon. Ibrahim Suleiman Dan’isle- Managing Director KNARDA

4. Bashir Nasiru Aliko- Managing Director Kano Line

5. Engr. Garba Ahmed Kofar Wambai- Managing Director Water Board

6. Dr. Danlami Hayyo Ungogo- Executive Chairman SUBEB

7. Hon. Abdullahi Mu’azu Gwarzo- Managing Director REMASAB

8. Dr. Bello Shehu- Executive Secretary KSSSMB

9. Yusuf Ibrahim Lajawa- Managing Director Tourism

10. Adamu Garba Mustapha Gwale- Managing Director Printing Press

11. Engr. Garba Uba Mohammed Danbayye- Managing Director REB

12. Pharm. Magaji Dahiru Zarewa- Director General SDCSA

13. Mohammed Abba Danbatta- Executive Secretary Pilgrims Board

14. Ahmed Tijjani Abdullahi- Executive Secretary Science and Technical School Management Board (STSMB)

15. Ado Bawa Galadimawa Kunchi- Director General Youth Empowerment

16. Dr. Halima Mijinyawa- Executive Secretary State Contributory Healthcare Management Agency

17. Dr. Sabitu Y. Shuaibu Shanono Director General State Agency for Control of Aids (SACA)

18. Engr. Shuaibu Garba Kiru- Managing Director Sustainable Kano Project

19. Alh. Saidu GwadabeManaging Director Kano Zoological Garden

20 Engr. Abdullahi Garba Ramat- Director Metropolitan Street Light

21. Alh. Lawan Alhassan- Director General KANINVEST

22. Dr. Umar Musa Mustapha- Managing Director WRECA

23. Sheikh Haroun Ibn Sina- Commander General Hisbah Board

KU KARANTA KUMA: Nayi iya bakin kokarina domin magance matsalar tsaro a jihar Zamfara - Yari

24. Dr. Tijjani Hussaini- Executive Secretary Primary Healthcare Management Board (PHCMB)

25. Dr. Nasir Alhassan Kabo - Director General Hospitals Management Board

26. Dr. Nura Idris Bebeji- Executive Secretary Kano Health Trust Fund Agency (KHETFUND).

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng