Atiku zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba - Okupe

Atiku zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba - Okupe

- Doyin Okupe ya bayyana cewa dan takarar kujeran shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba

- Ya bayyana haka a shafinsa na twitter a ranar Lahadi, 4 ga watan Nuwamba

-A halin yanzu Atku ya bayyaa cewa ya shirya zuwa Amurka a yanzu, idan har hukumomin diflomasiyya suka amince da bizar sa

Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Doyin Okupe ya bayyana cewa dan takarar kujeran shugaban kasa a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Alhaji Atiku Abubakar zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba.

Okupe wanda ya kuma kasance tsohon kakakin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana haka a shafinsa na twitter a ranar Lahadi, 4 ga watan Nuwamba.

Atiku zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba - Okupe
Atiku zai je kasar Amurka a karshen Nuwamba - Okupe
Asali: Depositphotos

Ku tuna cewa wasu masu sukar Atiku sun yi ikirarin cewa tsohon mataimakin shugaban kasar ba zai iya zuwa kasar Amurka ba saboda zargin sa da laifi da kasar ke yi.

KU KARANTA KUMA: EFCC da yan sanda sun kai mamaya coci sun kama fasto kan damfara

Legit.ng ta ruwaito cewa tsohon mataimakin shugaban kasar Najriya Atiku Abubakar wanda ya gaza zuwa Amurka tun bayan barinsa mulki a 1999, ya bayyaa cewa ya shirya zuwa Amurka a yanzu, idan har hukumomin diflomasiyya suka amince da bizar sa.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/legitnghausa

Ko a http://twitter.com/legitnghausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Shafin NAIJ.com Hausa ya koma Legit.ng Hausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng