Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)

Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ƙaddamar da aikin tafkin Hadejia domin amfanin manoman rani, wanda aka ƙaddamar a Ƙaramar Hukumar Auyo dake jihar Jigawa.

Shugaba Buhari ya samu rakiyar Mai gwamnan Jihar ta Jigawa, Alhaji Muhammad Badaru Abubakar tare da takwaransa na Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje da sauran manyan jami'an gwamnati.

Mataimakin Gwamnan Jihar Jigawa, Barista Ibrahim Hassan Hadejia, tare da Mai Martaba Sarkin Hadejia Alhaji Adamu Abubakar Maje, su suka tarbi Maigirma Shugaban Ƙasan a bakin tafkin.

KU KARANTA KUMA: Matasa kuna batawa kanku lokacin ne idan har baku da katin zabe a 2019 - Utomi

Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)
Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa

Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)
Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa

Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)
Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa

Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa (hotuna)
Ayyukan da shugaba Buhari ya kaddamar a ziyarar day a kai Jihar Jigawa

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng