Jihar Zamfara
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa akwai makarkashiya a lamarin tsaron jihar kowa ya sani kuma wasu ne manya a sama da ke siyasantar da shi domin bukatunsu.
Sojojin Najeriya sun kashe mai gidan Bello Turji, Kachalla Halilu Sububu da wasu jiga jigan yan ta'adda a Zamfara. An kashe Dangote, Baleri da Modi Modi da Damina.
Gawurtaccen ɗan bindigar nan da ya addabi al'ummar Zamfara, Bello Turji ya tabbatar da cewa ya sa harajin N50 kan mutanen garin Moriki a yankin Shinkafi.
A yayin da jam'iyyar APC ta zargi gwamnatin PDP mai mulki a Zamfara da gaza kawo karshen ta'addanci, ita ma gwamnatin jihar ta yiwa APC zazzafan martani.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a jihar Zamfara da safiyar ranar Alhamis. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an sojoji uku bayan sun bude musu wuta.
Matasan garin Moriki da Bello Turji ya ce zai kashe sun tsere cikin dare. Dan ta'addar ya ce zai kashe su ne idan ba a kawo masa kudi N30m daga garin Moriki ba.
A martaninsa a shugaban 'yan ta'adda, Bello Turji, Bulama Bukarti ya yi nuni da cewa Turji ya dage da fitar da bidiyo kwanan nan saboda wasu manyan dalilai guda uku.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare babban titin hanyar Gusau zuwa Funtua a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da matafiya masu dumbin yawa.
Rahotanni sun nuna cewa dakarun sojojin Najeriya da askarawan Zamfara sun kai ɗauki garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Shinkafi bsyan cikar wa'adin haraji.
Jihar Zamfara
Samu kari