Jihar Zamfara
Hukumar NSCDC ta nuna takaicinta kan samun jami'inta da aikata laifin safarar makamai da kwayoyi ga 'yan bindiga a jihar Zamfara. Ta shirya korarsa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa dakarun rundunar sojojin saman Najeriya za su ci gaba da kai hare hare kan miyagun 'yan bindiga.
Kungiyar Arewa Peace Foundation (APF) ta fito ta nuna goyon bayanta ga gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal. Ta bukaci mutanen Zamfara su ba shi hadin kai.
Tsohon kwamishinan yada labarai na jihar Zamfara, ya yi Allah wadai da kalaman da Gwamna Dauda Lawal yake yi kan karamin ministan tsaro Bello Matawalle.
S labarin nan, rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana nasarar damke wani jami'in hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) bisa alaka da yan ta'adda
Gwamnatin tarayya ta bakin hedikwatar tsaro (DHQ) ta bayyana cewa ta soma gudanar da bincike kan wadanda ake zargi da daukar nauyin 'yan bindiga a Arewa maso Yamma.
Wata kungiyar matasa a jam'iyyar APC ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da karamin ministan tsaro, Bello Matawalle daga mukaminsa.
Tsohon dan majalisar wakilai, Sani Takori, ya bukaci gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal da ya hada kai da gwamnatin tarayya domin magance matsalar tsaro.
Kungiyar NYA ta fito ta yi magana kan rikicin da ake yi tsakanin gwamnan Zamfara da Bello Matawalle. Kungiyar ta ce Dauda Lawal na tsoron ministan na Tinubu.
Jihar Zamfara
Samu kari