Jihar Zamfara
Ana fargabar sace Imam Sulaiman Idris da ke zama limamin Juma'a a karamar hukumar Maradun. An sace limamin ne yana aiki a cikin gonarsa a zamfara.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar sojojin OPFY sun hallaka shahararren shugaban 'yan ta'adda da abokansa a wani harin kwanton bauna da suka kai a Zamfara.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta shirya daukar matakin shari'a kan abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da jam'iyyar PDP ta yi a kan Bello Matawalle.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa dan bindiga, Bello Turji ya bukaci N50m daga mazauna Tsalaken Gulbi da ke karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara.
Karamin ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya tura sako na musamman ga Gwamna Dauda Lawal kan shiga jam'iyyar APC inda ya ce ta masu hangen nesa ne.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa 'yan bindiga sun kuma kai wani mummunan farmaki a masallacin Dole Moriki da ke Zurmi a jihar Zamfara.
Kungiya ta caccaki kalaman wasu malamai da Rabaran Leonard Kawas na neman a kafa dokar ta baci a jihar Benue saboda rikicin tsaro da ke faruwa a jihar.
Karamin ministan tsaro, Alhaji Bello Matawalle, ya yi rabo ga mambobin jam'iyyar APC a jihar Zamfara. Matawalle ya raba musu kyautar raguna don bukukuwan Sallah.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Zamfara, shugabannin Fulani sun koka kan yadda ake nuna musu wariya da zalunci duk da cewa su ba duka ‘yan ta’adda ba ne.
Jihar Zamfara
Samu kari