Yan Fashi Da Makami
Muggan yan fashi da makami sanye da kaya irin ta yan sanda sun kutsa wani banki da ke Ikirun, hedkwatar karamar hukumar Ifelodun inda suka sace kudade masu yawa
Yan sandan jihar Sokoto ta karyata rahotannin da ke yawo na cewa ‘yan bindiga sun nada mambobinsu a matsayin sabbin hakimai da cin tarar jama'a a Sabon Birni.
Bankunan dake Ijebu-Ode a jihar Ogun sun rufe sakamakon tsoron kada masu fashi da makamai su kai mu su farmaki, Daily Trust ta ruwaito yadda lamarin ke faruwa.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton yan fashi ne, a ranar Alhamis, sun kai hari Ma'aikatar Kudi, Kasafin Kudi da Tsare-Tsare na jihar Nasarawa sun sace N100m
Hankulan mutanen unguwar Olopa Estate da ke Ofatedo a karamar hukumar Egbedore a jihar Osun ya tashi bayan sun samu wasika daga barayi cewa su tara musu N20m su
Wasu mutane uku da ake zargin yan fashi da makami ne, sun yi hatsarin mota a ranar Asabar a Ode-Remo, jihar Ogun yayin da suke kokarin tserewa da motar da
Shahararren malamin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya yi zargin cewa akwai wasu bara gurbi a hukumomin tsaro da ke hada kai da yan bindiga wajen samun makamai.
Matawalle ya ce yawan ta'addancin da ke faruwa a jihar Zamfara na da nasaba da rashin daukar matakan gaggawa daga jami'an tsaro, cewa akwai bukatar karin soji.
Rahotanni sun kawo cewa mutane da yawa sun rasa rayukansu lokacin da 'yan ta'adda suka kai farmaki wasu garuruwa a karamar hukumar Wushishi da ke jihar Neja.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari