Albashin ma'aikata
Bayanai sun fito kan dalilin gayyatar da yan sanda suka yiwa shugaban kwadago, Joe Ajaero a Abuja. Shugaban kwadago ya amsa tambayoyin yan sanda.
Gwamnatin jihar Yobe ta fito ta bayyana matsayarta kan batun fara biyan sabon mafi karancin albashin ma'aikata. Ta musanta cewa ta amince a fara biya.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da karin kasafin kudi domin fara biyan ma'aikata sabon albashi a Kano da sauran muhimman ayyukan cigaba.
Gwamnan Gombe ya yi alkawrin karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 bayan sun zauna da yan kwadago a jihar. Inuwa Yahaya ya ce suna daf da fara biyan sabon albashin.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana abin da take jira game da biyan mafi karancin albashi yayin da jihar Adamawa ta kasance ta farko da ta fara biya a watan Agusta.
Yayin da Gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa ya fara biyan mafi karancin albashi, Gwamna Siminalayi Fubara ya ce yana jiran Gwamnatin Tarayya ne domin fara biya.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya cika alƙawarin da ya ɗauka a makon jiya, ma'aikatan gwamnati a matakin jiha sun fara cin gajiyar sabon mafi ƙarancin albashi.
Gwamnatin Kebbi ta yi Allah wadai da wani rahoton sabon tsarin albashi na ma'aikatan jihar da ake yadawaa kafafen sada zumunta. Ta yi karin haske.
Kungiyar kwadago ta yi bayani kan lokacin da za a fara biyan mafi karancin albashi da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. NLC ta ce zuwa karshen Agusta za a kammala.
Albashin ma'aikata
Samu kari