Albashin ma'aikata
Shugaba Bola Tinubu ya sanya hannu kan dokar albashi da alawus na ma’aikatan shari’a. A watan Yuni ne majalisar dattawa ta amince da karin kashi 300 ga alkalai.
Kungiyar manyan ma'aikatan gwamnati sun yi barazanar daukar mataki kan gwamnonin da su ka ki fara aiwatar da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Tsohon dan majalisa, Sergius Ogun ya bayyana cewa ana biyan kowannensu Naira Miliyan 8.5 duk wata a matsayin kudin gudanarwa, wanda ba ya daga cikin albashinsu.
Majalisar dattawa ta mayarwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo martani sannan ta ce ‘yan majalisar tarayya ba sa samun tukuicin kudi daga fadar shugaban kasa.
Jihohin Bayelsa, Delta, Osun, Ekiti, Zamfara, da sauran jihohi 25 ba su kafa kwamitocin aiwatar da mafi karancin albashi na 70,000 ba. Legas da Edo sun fara biya.
Bayan fara rijistar ma'aikata kan cin gajiyar shinkafa mai rahusa kan N40,000 kacal, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin siyar da shinkafar mai nauyin kilo 50.
Gwamnatin jihar Ondo ta shirya hawayen ma'aikatan jihar. Gwamnatin ta shirya biyansu mafi karancin albashi na N70,000 wanda Shugaba Tinubu ya amince da shi.
Mun tattaro abin da aka rika biyan manyan jami’an gwamnatin tarayya daga shekarar 1979 zuwa 1983 tun daga Shugaban kasa zuwa sauran shugabannin Najeriya a 1979
Za a ji yadda kudin ma’aikata ya tashi daga N3000 a 1999 zuwa yau. Shehu Shagari ya fara kawo dokar mafi karancin albashi, kowa ya rika samun akalla N125 a wata.
Albashin ma'aikata
Samu kari