Albashin ma'aikata
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori ya bayyana cewa gwamnatinsa ta gama shiri, tana jiran taswirar aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 ne.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar manyan ma’aikatan sadarwa (PTECSSAN) ta sanar da cewa za a iya fuskantar tangardar sadarwa bayan da ta shiga yajin aiki.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ake yadawa cewa zai kori ma'aikata a jihar. Gwamnan ya musanta cewa yana shirin korar ma'aikata.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce zai fara biyan ma'aikatan jihar Katsina mafi karancin albashin N70,000. Ya ce nan gaba kadan ma'aikata za su fara samun kudin
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa gwamnati ta bayyana cewa dole sai ma'aikacin da ya mallaki katin shaidar dan kansa ta NIN za ta sayarwa shinkafa mai sauki.
Sanata Godswill Akpabio da wasu sanatoci tata suna karɓan albashi na daban da na sauran yan majalisar dattawa, har yanzu ba a gano adadin da ake biyansu ba.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kafa kwamitin da zai yi nazari da tsara yadda za a fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 a jihar Borno.
Gwamnan jihat Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce da zarar shugaban ma'aikata da ma'aikata sun cimma matsaya kan tsarin da za a bi, zai fara biƴan sabon albashi N70,000
Birgediya Janar YD Ahmed ya ce an kusa kara kudin alawus ga matasa masu hidimar NYSC a Najeriya. Ya ce ana karin albashi yan NYSC za su samu karin kudi.
Albashin ma'aikata
Samu kari