Yemi Osinbajo
Sanata Kabiru Gaya ya tabbatar da cewar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo suna tare.
Bincike ya nuna cewa, kasafin kudin 2023 da shugaban kasan Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar a makon jiya ya bayyana adadin kudaden da ofishinsa da na mat
Daniel Bwala, kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar ya ce ya jinjinawa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da Boss Mustapha, sakataren gwamnatin
Jam'iyyar All Progressives Congress APC ta yi fashin baki kan dalilin da yasa ba'a sunan mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Ostinbajo, cikin kwamitin yakin
An fahimci babu sunan Mataimakin Shugaban kasa watau Yemi Osinbajo da tsohon shugaban majalisar wakilan tarayya, Rt. Hon. Yakubu Dogara a kwamitin kamfe na APC
Dan Najeriya na biyu, mataimakin shugaban kasan Najeriya, Yemi Osinbajo ya shilla Burtaniya a ranar 17 ga Satumba domin halartar taron sallama da sarauniya.
Daily Trust ta ruwaito cewa, mataimakin shugaban kasan Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya kai ziyara jihar Kano don yin ta'aziyyar rasuwar dan sanata Kabiru Gay
An ruwaito Osinbajo na fadin haka ne a yau Talata 30 ga watan Agusta yayin da gwamnonin APC suka kai masa ziyarar sannu bayan murmurewarsa daga rashin lafiya.
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin shugaban kasa a Najeriya, ya ce ba daidai bane ake kwatanta yanayin tattalin arzikin Najeriya da na sauran kananan kasashe ba.
Yemi Osinbajo
Samu kari