Amurka
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta hana jami'an gwamnati da shugaban kasar Iran sayayya yayin taron majalisar dinkin duniya da ake yi a birnin New York.
Sarki Sanusi II ya dura Amurka yayin da ake taron majalisar dinkin duniya na 80. Ya gana da Bill Gates da ministan tsaro, Badaru Abubakar da Yusuf Tuggar
Tawagar Sumud Flotilla da ke dauke da jirage 51 daga kasashe daban daban zuwa Gaza mika kayan tallafi ta gamu da harin da ake zargi Isra'ila ce ta kai musu.
A labarin nan, za a ji cewa Omoyele Sowore na shirin ɓarowa Ministan Babban Birnin Tarayya, Abuja, Nyesom Wike aiki a jihar Florida da ke Amurka.
Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa cin hanci da rashawa babban laifi ne da zai jawo hana mutum biza komin girmansa a Najeriya.
Hukumomin Birtaniya sun kama wani dan Najeriya da ya yi kuste ya wawure $235,266, kusan Naira miliyan 400 a wata jami'ar Amurka. Za a gurfanar da shi.
Mutane da kungiyoyi sama da 50 ne suka taru a birnin London domin adawa da shugaban Amurka, Donald Trump da ya ziyarci Birtaniya. Suna adawa da kai hari Gaza.
Kasar Saudiyya ta kulla yarjejeniyar tsaro da Pakistan mai makaman nukiya bayan yawan hare haren Isra'ila a Gabas ta Tsakiya. Kasashen za su kare juna.
Kasashen Afrika 4 ba su nuna goyon baya ga Gaza ko Isra'ila ba da aka kada kuri'a a majalisar dinkin duniya, Kamaru, Kongo, Sudan ta Kudu da Habasha na cikinsu.
Amurka
Samu kari