Amurka
Jakadan Iran Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana abin da Amurka da Isra'ila ke son cimmawa ta hanyar kai hare-hare a kasarsa. Ya ce akwa wata manufa.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
Yakin Iran da Amurka/Isra'ila ya tayar da hankali a tsakanin jami'an gwamnatin Trump saboda tashin farashin man fetur a Amurka da sauran kasashen duniya.
Wasu sanatoci na jam'iyyar Democrats a kasar Amurka sun bukaci a gudanar da bincike kan wani hari da ake zargin dakarun sojojin kasar sun kai a Iran.
Gwamnatin Donald Trump ta gargadi Afghanistan game da kama wasu 'yan Amurka. Amurka ta ayyana Afghanistan a matsayin kasa mai kama mutane bisa zarge-zarge.
Sanata Lindsey Graham ya abokan hulda da Amurka Gabas ta Tsakiya inda ya yi mamakin yadda suka ki taya ƙasarsa da Isra'ila yakar Iran a rikicin da ake yi.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi da cewa akwai yiwuwar kai masa hari a Najeriya. Ya bukaci 'yan Amurka su rika taka tsan-tsan sosai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan kawo karshen yaki da Iran a wani taro a Florida. Trump ya nuna cewa yakin zai zo karshe nan kusa kadan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Iran ta tattauna da ta Turkiyya inda aka yi magana game da harin da aka kai kasar, a fara bincike don gano wanda ya kai harin.
Amurka
Samu kari