Amurka
'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.
Gwamnatin Amurka ta ce ta dauki tsauraran matakai yadda za su hana wasu daga cikin ‘yan Najeriya shiga kasar don sun kawo wa dimukradiyya tarnaki kan zabe.
matashin nan dan asalin jahar Kano da ya auri baturiyar kasar Amurka Suleiman Isah ya wallafa hotonsa a shafinsa na Facebook da ke nuni da cewar ya fara aikin
Wani Ba'amurke ya so a nuna masa wasu sirruka game da halin da Tinubu ya shiga a baya na batun miyagun kwayoyi da kuma tasirinsu ga yadda lamurra suke a baya.
Mujallar Forbes ta Amurka ta fitar jerin ýan was an da suka fi samun kudi ta shekarar 2023 Jerin sunayen ya bayyana albashin ‘yan wasan da suka fi samun daloli.
Wata `yar Najeriya da ke rayuwa a kasar Amurka ta ga abun mamaki lokacin da shiga wani shago ta ga tarun bulali a wani shago, ta ce shagon na `yan Afirka ne.
Rahotanni sun tabbatar da haɗarin wasu jiragen yaƙin rundunar sojin Amurka. Jiragen yaƙin dai sun yi taho mu gama ne a yayin da suke dawowa daga atisayen tuƙi.
Wani jirgin saman Amurka ya samu tsaiko yayin da wasu agwagi suka sanya jirgin ya kama da wuta ta wasu bangarorin jikinsa. AN fadi yadda abin ya faru a kasar.
Rahotanni daga ƙasar Amurka sun nuna cewa wani da ba'a san daga ina ya fito ba ya daba wa limamin wani Masallaci wuƙa yayin da yake jan sallar Asuba da Azumi.
Amurka
Samu kari