Amurka
A labarin nan, za a ji cewa Fadar Shugaban kasa ta bayyana jin dadi a kan yadda Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya aika sako ga Donald Trump bayan barazana ga Najeriya.
Shugaban kasan Amurka, Donald Trump, ya sanya Najeriya cikin jerin kasashe masu babbar matsala, biyo bayan zargin da ake yi na yi wa Kiristoci kisan kare dangi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban rundunar soji, Laftanar Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shawarci Amurka ta sake tunani a kan kawo hari Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
Fadar shugaban kasa ta karyata cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai ziyarci kasar Amurka domin ganawa da mataimakin shugaba Donald Trump ranar Talata.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ce Kiristoci na Kashe Kiristoci a Kudu maso Gabas na Najeriya a martanin da ya yi wa shugaban Amurka, Donald Trump.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Omoyele Sowore ya yi gargadi kan zuwan sojojin Amurka Najeriya kan zargin kashe Kiristoci. Ya ce hakan nada hadari ga Najeriya.
Majalisar Amurka za ta yi bincike kan zargin saka dokokin da suke da alaka da shari'ar Musulunci a Najeriya. Najeriya ta yi watsi da cewa an tauye addini a kasar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan sufuri, Femi Fani Kayode ya bayyana cewa Donald Trump na kokarin amfani da addini wajen sace albarkatun kasar nan.
Amurka
Samu kari