Jihar Sokoto
Tsohon gwaman jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa ya yi kira ga shugabanni kan cire son rai domin magance matsalolin Arewa. Ya yi kiran ne a jihar Sokoto
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar yayan tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko. Marigayin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar rashin lafiya.
Rashin ruwa ya zama babbar barazana ga 'yan Arewa har sana'o'i da kamfanoni sun fara kullewa. Hakan kuma ya faru ne bayan hukuma ta yanke ruwa ga wasu kamfanonin
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu 'yan ta'adda guda bakwai a yayin wani artabu da suka yi a jihar Sokoto. Sun kwato makamai.
Rahotanni sun nuna cewa ana cikin matsin ƙarancin mai yayin da ƴan bunburutu ke cin kasuwa yadda suke so, galan mai cin lita 5 ya kai N6000 zuwa sama.
EFCC ta shaidawa babbar kotu mai zamanta a Abuja yadda Sagir Bafarawa dan tsohon Gwamna Attahiru Bafarawa ya ci kudin makamai. Shaidar EFCC ya ce sun yi bincike
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Gwamnatin jihar Sakkwato ta sanar da sauke hakimai goma sha biyar. Ta na zargin wasun su da tallafawa rashin tsaro, rashin biyayya da cinye filin jama'a
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, farashin iskar gas ya sake tashi yayin da ya bambanta a jihohin Najeriya daban-daban inda wasu ke siya da sauƙi.
Jihar Sokoto
Samu kari