Jihar Sokoto
Jam'iyyar PDP ta bayyana gamsuwarta bisa hukuncin kotun ɗaukaka ƙara ma tabbatar da nasarar mambobin majalisar tarayya huɗu da suka fito daga jihar Sakkato.
Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben Majalisar Tarayya a jihar Sokoto inda ta rusa zaben Honarabul Yusuf Yabo a mazabar Yabo/Shagari a jihar.
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta tabbatar da cewa dakarun Operation Hadarin Daji sun sheke yan ta'adda uku a wani samame da suka kai cikin dajin Sokoto.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu galaba mai girma kan wasu manyan hatsabiban yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sakkwato, ta kashe wasu daga ciki.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yi abin a yaba inda ya ba da mukaman masu ba shi shawara 64 a mazabarshi a jihar Sokoto.
Sheikh Yabo ya ce kisan masu maulidi a Kaduna ya tabbatar da cewa akwai matsala a sojin Najeriya, inda ya ce ba wannan ne karon farko na irin harin a Arewa ba.
Kotun Daukaka Kara ta saka yau Asabar a matsayin ranar raba gardama a shari'ar zaben Sanata Aminu Tambuwal da kuma Aliyu Wamakko duk a cikin jihar Sokoto.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka rayuka yayin da suka kai hari kauyuma huɗu a kananan hukumomin jihar Sakkwato tsakanin ranakun Litinin da Talata.
Jihar Sokoto
Samu kari